DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasafin Kudin Tinubu ba shi da ayyuka da zai nuna ma ‘yan Nijeriya domin su sake zaɓen shi – Sanata Ita Enang

-

 

Google search engine

Tsohon dan majalisar tarayya, Ita Enang, ya bayyana cewa lura da kudin da aka ware wa bangarori masu muhimmanci akwai yiwuwar shugaba Bola Tinubu ya rasa wani gagarumin aiki da zai gabatarwa ‘yan Nijeriya domin su zabe shi a 2027.

Sanatan ya bayyana hakan ne a shirin siyasa na gidan talabijin din Channels.

Ya ce idan har aka amince da kasafin kudin 2025 yadda Tinubu ya gabatar da shi zai zama matsala ga sake zabensa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara