DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jiragen yaki sun yi luguden wuta tare da ajalin ‘yan ta’adda da dama a jihar Neja

-

Wani farmaki da jiragen rundunar sojin saman Nijeriya suka kai a maboyar ‘yan ta’adda ya yi sanadiyar mutuwar wadanda ake zargin ‘yan bindiga da dama a dajin Alawa Forest cikin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja.
Rundunar ta ce an kai harin ne karkashin rundunar Operation Fansan Yamma dake yaki da ‘yan bindiga a yankin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Nijeriya.
Sanarwar da daraktan yada labarai na ofishin rundunar sojin saman Olusola Akinboyewa, tace an tarwatsa maboyar ‘yan bindigar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara