DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta ba da kwangilar sanya wa gidaje, asibitoci, makarantu da ofisoshin gwamnati milyan 3 intanet

-

Gwamnatin Nijeriya ta sanya hannu kan wata yarjejeniya da kamfanin sadarwa WIOCC domin haɗa gidaje miliyan uku da yanar gizo.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani Dr. Bosun Tijani, ne ya bayyana hakan a Abuja.
Yace yarjejeniyar ta dala miliyan 10, za ta tabbatar da cewa an sanya wa gidaje, asibitoci, makarantu da ofisoshin gwamnati milyan 3 intanet.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Mafi Shahara