DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gabarar daji ta yi ajalin mutum 10 a birnin Los Angeles na Amurka

-

 

Google search engine

Kowa ya ce wutar kara ta kwana……

Yadda wuta ta ƙone unguwar Pacific Palisades ƙurmus, da ke cikin birnin Los Angeles jihar California a ƙasar Amurka, ciki har da gidajen jarumai 35.
Zuwa yanzu mutum 10 aka tabbatar da mutuwarsu, sanadiyar wutar dajin, ibtila’i mafi girma da ya taɓa far wa birnin, inji shugaban hukumar kashe gobara na Los Angeles Kristen Crowley.

📸AFP News Agency

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara