DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar APC ta ja kunnen PDP kan zargin da ta yi na yunkurin hallaka Sanatan Kaduna ta Tsakiya

-

Jam’iyyar APC mai mulkin jihar Kaduna ta bukaci jam’iyyar PDP ta guje wa bata sunan APC ta hanyar yin zarge-zargen da basu da tabbas domin yada farfaganda.
 
APCn wadda ke martani kan zargin yunkurin hallaka Sanata Lawal Adamu Usman mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, ta bayyana zargin a matsayin kage.
A cikin wani bayani da Sakataren APC Alhaji Yahaya Baba Pate ya fitar, ya shawarci PDP ta rika yin adawa mai ma’ana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Mafi Shahara