DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Super Eagles za su ci gaba da fafutuka don samun gurbi a gasar cin kofin duniya – Kocin Najeriya Chelle

-

Mai horas da tawagar Super Eagles, Eric Chelle, ya ce duk da wahalar da ake ciki a rukuninsu, Nijeriya ba ta daina burin zuwa gasar cin kofin duniya ta FIFA 2026 ba.

Nijeriya ta tashi canjaras 1-1 da Afirka ta Kudu, abin da ya bar ta a matsayi na uku da maki 11 daga wasanni 8, yayin da Bafana Bafana masu jan ragamar rukunin C suke da maki 17.

Google search engine

Chelle ya yaba wa kwazon ’yan wasansa duk da rashin samun nasarar da ake bukata, inda ya ce sun yi iya kokarinsu, amma Afirka ta Kudu kungiya ce mai karfi, kuma suna da gogaggun ‘yan wasa.

Nijeriya dai na neman cin nasara a wasanninta biyu na karshe domin samun damar zuwa gasar kai tsaye.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara