DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Seyi Tinubu ya kai matsayin neman takarar shugabancin Najeriya – Daniel Bwala

-

Hadimin shugaban Najeriya Daniel Bwala, ya ce dan gidan shugaban Seyi Tinubu ya kai matsayin da zai iya neman takara a kowane irin mukamin siyasa a Najeriya, ciki kuwa har da kujerar shugaban kasa.

 

Google search engine

Yayin wata tattaunawa da shi da aka wallafa a kafar YouTube, Bwala ya ce batun da ake yi na cewa Seyi ya samu daukaka ta sanadiyyar mahaifinsa ba gaskiya bane, yana mai bayyana shi a matsayin jajirtacce.

 

Kazalika ya ce Seyi Tinubu ya kasance mutum mara girman kai, domin baya kallon girma ko matsayin mahaifinsa yayin gudanar da al’amuransa, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara