DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar kiristoci ta soki dokar tantance wa’azi kafin hawa mumbari a Neja

-

Wata kungiyar mabiya addinin kirista mai suna “The Concerned Christian Youth Forum” ta soki sabuwar dokar da gwamnatin Neja ta kaddamar, ta tantance wa’azi ga malamai kafin hawa mumbari.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa kungiyar ta bayyana dokar a matsayin cin zarafi da kuma tauye hakki.

Google search engine

Gwamna Bago dai ya ce gwamnatinsa ta dauki matakin ne domin kaucewa duk wani wa’azi da ka iya tayar da fitina.

Sai dai kungiyar ta ce dokar ta ci karo da tanadin kundin tsarin mulkin Najeriya, na ‘yancin tunani da kuma addini.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara