DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ba za ta daina ciyo bashi ba – Shugaban FIRS

-

Shugaban hukumar tara haraji ta Najeriya Zacch Adedeji ya ce duk da karuwar da aka samu a kudaden shiga, gwamnatin tarayya ba za ta daina ciyo bashi ba.

Jaridar Punch ta ruwaito Adedeji na cewa ciyo bashi ba ya nuni da raunin gwamnati, sai dai ma hakan wata dabara ce ta bunkasa tattalin arziki.

Google search engine

A cewar sa, gwamnatin na ciyo bashi ne sakamakon hangen nesa, musamman wajen bunkasa zuba hannun jari na lokaci mai tsayi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara