DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Komawar Natasha zauren majalisa ya nuna karfin hadin kai wajen yakar danniya – Atiku Abubakar

-

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya jinjinawa Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya Natasha Akpoti Uduaghan, bayan komawar ta zauren majalisar dattawan Najeriya.

A cewar Atiku, hakan na nuni da cewa ‘yan Najeriya za su iya yakar tauye musu hakki ne kawai ta hanyar hada kawunansu, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

Google search engine

Wannan ya biyo bayan kai ruwa rana da aka yi tsakanin sanatar da kuma shugabancin majalisar, bayan dakatar da ita kan wasu zarge-zarge.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara