DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wajibi ne Najeriya ta cika mafarkin karbar bakuncin gasar Commonwealth 2030 – Shugaba Tinubu

-

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana kudurin Najeriya na karbar bakuncin gasar wasannin Commonwealth na shekarar 2030 a matsayin wani mafarki da ya zama wajibi Najeriya ta cika.

Da yake bayyana hakan a shafinsa na X, shugaban ya ce har zuwa yanzu babu wata kasa a nahiyar Afirka da ta taba karbar bakuncin gasar.

Google search engine

A cewar sa, samun nasara a kudurin, zai isar da sakon cewa Najeriya na da matukar muhimmanci ga ci-gaban kasashe rainon Ingila, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara