DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cin zarafin Naira na haddasa wahala wajen buga sabbin takardun kudi a Najeriya – CBN

-

Babban bankin Najeriya CBN ya yi gargaɗin cewa cin zarafin Naira da wasu ke yi ne ke haddasa tsada da karin wahalhalu wajen buga sabbin takardun kudin da kuma maye gurbin su a bankuna.

Mataimakin shugaban sashen gudanar da ayyuka na bankin, Dr. Bala Bello, wanda ya samu wakilci ne ya bayyana hakan, a wajen bude gangamin wayar da kai kan yadda za a rika tu’ammali da takardar Naira a Abuja.

Google search engine

Ya ce muddin ba a dauki matakin magance wannan dabi’a ba, ‘yan Najeriya za su ci gaba da fuskantar kalubale, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara