DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna neman a bai wa jami’an mu iznin rike makamai a bakin aiki – FRSC

-

Shugaban hukumar kiyaye haddura ta Nijeriya (FRSC), Shehu Mohammed, ya bayyana cewa bai ga wata hanya ta tabbatar da doka a titunan Najeriya ba face jami’ansa su samu izinin ɗaukar makamai.

Yayin da yake tattaunawa da gidan talabijin na ARISE a ranar Alhamis, Mohammed ya ce jami’an FRSC na fuskantar barazana musamman idan suna tinkarar manyan motocin dakon kaya da ke ɗauke da fasinjoji sama da kima.

Google search engine

Jaridar Daily Trust ta ambato shi dangane da zargin cin hanci da wasu jami’an hukumar ke yi, Mohammed ya amince da hakan, amma ya jaddada cewa FRSC ta fi sauran hukumomi tsauri wajen hukunta jami’an da aka samu da laifi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara