DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sama da dubu 3 ne ke aiki a matatar mu – Dangote

-

Matatar mai ta Dangote ta bayyana cewa sama da ‘yan Nijeriya 3,000 ne ke aiki a matatar duk da sake fasalin ma’aikatanta da ta yi.

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma’a, matatar ta yi watsi da rahotannin korar dumbin ma’aikata, tare da bayyana cewa sake fasalin ya shafi wasu kalilan ne wanda ta ce ya zama wajibi don magance zagon kasa da ake yi mata.

Google search engine

Ta ce sama da ‘yan Nijeriya 3,000 na ci gaba da aiki a matatar man fetur din a halin yanzu, yayin da ake ci gaba da daukar hazikan ‘yan Nijeriya ta hanyar shirye shiryen horar da daliban da suka kammala digiri.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara