DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su kara hakuri

-



Gwamnatin Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su kara hakuri, daidai lokacin da kasar ke daf da cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai

 

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito sakataren gwamnatin tarayya George Akume, na bai wa ‘yan Najeriya baki kan su kara nuna juriya musamman game da tsare-tsaren da gwamnatin shugaba Tinubu ke bullowa da su, inda ya bayar da tabbacin cewa za a ci moriyar su a nan gaba.

 

A cewar sa, ranar 1, ga watan Oktoba ba iya ranar tunawa da tarihi ba ce kawai, ta kasance ranar sake sabunta fata na gari ga Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara