DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su kara hakuri

-



Gwamnatin Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su kara hakuri, daidai lokacin da kasar ke daf da cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai

 

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito sakataren gwamnatin tarayya George Akume, na bai wa ‘yan Najeriya baki kan su kara nuna juriya musamman game da tsare-tsaren da gwamnatin shugaba Tinubu ke bullowa da su, inda ya bayar da tabbacin cewa za a ci moriyar su a nan gaba.

 

A cewar sa, ranar 1, ga watan Oktoba ba iya ranar tunawa da tarihi ba ce kawai, ta kasance ranar sake sabunta fata na gari ga Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kungiyar MPLJ a Nijar ta dau alhakin hari kan bututun man Nijar a yankin Agadem

Kungiyar 'yan tawaye ta' Mouvement Patriotique pour la Liberté et la Justice' wato MPLJ ta dauki alhakin harin da aka kai a wannan rana ta...

Ina sharbar hawaye a duk lokacin da na samu labarin halaka mutane – Godswill Akphabio

Shugaban majalisar dattawan Nijeriya Sanata Godswill Akpabio, ya ce gwamnati na da nauyin dawo da zaman lafiya a jihar Filato da Nijeriya baki É—aya a...

Mafi Shahara