DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta ware kusan Naira biliyan 200 don ayyukan jiragen kasa a Kano da Kaduna

-

Gwamnatin Najeriya ta ware kusan Naira biliyan 200 domin aikin samar da jiragen kasa masu zirga-zirga a cikin biranen Kano da Kaduna.

Ministan yada labarai da wayar da kai Alhaji Mohammed Idris ne ya bayyana haka, yayin wani taron manema labarai a Abuja.

Google search engine

A cewar ministan, gwamnatin shugaba Tinubu ta mayar da hankali wajen ganin ta samar da ayyukan ci-gaba a dukkanin matakai, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Haka kuma ya ce gwamnatin na kokarin ganin ba a bar kowane bangare a baya wajen samun muhimman ayyukan ci-gaba ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Mafi Shahara