DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu kar ya ji dar a 2027, yana da kuri’ar mutum miliyan biyu a Jigawa, in ji gwamna Umar Namadi

-

A daidai lokacin da Nijeriya ke murnar cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi kira ga shugaba Tinubu da ya sake tsayawa takarar shugabancin Nijeriya a karo na biyu.

Namadi ya yi kiran ne a lokacin da yake ziyarar ayyuka a jihar domin murnar ranar samun ‘yancin kai.

Google search engine

A cewarsa, mazauna Jihar Jigawa tuni suka amince Tinubu ya kara tsayawa takarar shugabancin Nijeriya sakamakon tsare-tsarensa na tattalin arziki da kuma ayukkan ci-gaba.

Gwamnan ya kara da cewa, fiye da kuri’u miliyan biyu na nan na jiran shugaba Tinubu a zaben 2027 sannan al’ummar jihar na goyon bayan shirye-shiryensa na Renewed Hope

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara