DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba wuta a wasu yankunan Abuja saboda lalata layin wuta na Shiroro-Katampe da bata gari su ka yi – TCN

-

Wasu sassan babban birnin tarayya Abuja na cikin matsalar rashin wutar lantarki saboda lalata layin wuta 330-kilovolt Shiroro-Katampe da barayi su ka sake yi.
Wani bayani da mai magana da yawun kamfanin samarda lantarki na Nijeriya Ndidi Mbah ya fitar, ya ce wutar ta lalace ne sun da misalin 11:43 na dare.
Mbah ya kara da cewa tuni aka tura jami’ai zuwa wurin da wutar ta lalace domin sauya injimin da aka lalata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar da Babachir Lawal mambobin bogi ne – ADC ta Adamawa

Jam'iyyar hadaka ta ADC reshen jihar Adamawa ta bayyana tsohon shugaban Nijeriya Atiku Abubakar da tsohon sakataren gwamnatin ƙasar Babachir Lawal a matsayin mambobin bogi. Shugaban...

Real Madrid za ta bayar da aron dan wasan gaba Endrick

Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta bayyana shirin bayar da aron matashin dan wasanta na gaba Endrick.   Jaridar Punch ta ruwaito cewa tuni Real Madrid...

Mafi Shahara