DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnati Nijeriya tace haryanzu ba a saki kowa ba a cikin mutanen da Tinubu ya yiwa afuwa

-

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa har yanzu ba a saki wani daga cikin mutanen da shugaba Tinubu ya yi wa afuwa ba.

Babban lauyan gwamnati kuma Ministan shari’a, Lateef Fagbemi SAN, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Alhamis dinnan.

Google search engine

Ya ce duk da amincewar majalisar koli ta kasa ana cikin matakin ƙarshe na duba da tabbatar da sunayen waɗanda suka cancanci afuwa kafin fitar da takardun saki.

Fagbemi ya jaddada cewa babu wani jinkiri a cikin tsarin, illa dai gwamnati na bin doka da ka’idoji don tabbatar da gaskiya da adalci,ana bin tsarin doka ne don tabbatar da cewa duk wanda aka yi wa afuwa ya cancanta

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara