DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

-

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga ‘yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90.

DW Africa ta ruwaito cewa daukar matakin kulla yarjejeniyar ya biyo bayan ziyarar da shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye ya kai kasar ta Kenya, inda ya gana da shugaba William Ruto.

Google search engine

Kazalika bangarorin biyu sun sha alwashin kyautata alaka da kuma inganta harkokin kasuwanci a tsakanin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara