DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

-

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar.

Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya hannu kan dokar, gwamnan ya yi gargadi kan siyasantar da kowane bangare na sabbin masarautun, tare da bukatar a mutunta doka.

Google search engine

Ya kuma ce duk wanda aka samu da saba ka’ida ko taka doka zai fuskanci hukunci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Majalisar dattawan Nijeriya ta bukaci gwamnati ta kara wa sojoji albashi

Majalisar dattawan Nijeriya ta bukaci gwamnati ta sake yin duba kan albashin da ake biyan jami'an tsaro musamman ma soji a fadin kasar. Majalisar ta bayyana...

Mafi Shahara