DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, in ji Sanata Ned Nwoko

-

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, akwai nutsuwa tattare da auren mace fiye da daya, in ji wani Sanata daga kudancin Nijeriya

Sanata Ned Nwoko ya ce yana tausayin maza masu mata ɗaya, yana mai jaddada cewa auren mace fiye da ɗaya na kawo daidaito da kwanciyar hankali ga maza.

Google search engine

Dan majalisar da ke wakiltar Delta North ne ya bayyana hakan yayin da yake tattaunawa a shirin Politics Today na tashar Channels Television.

Nwoko, wanda ke da mata huɗu, ya ce bai taɓa nadamar zaɓin sa na aure ba.

Ya kuma karyata jita-jitar da ke cewa yana cin zarafin ɗaya daga cikin matansa, jarumar fina-finan Nollywood, Regina Daniels.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta sallami mai horaswarta Igor Tudor

Kungiyar Juventus ta sallami kocinta Igor Tudor a ranar Litinin bayan shan kashi da ci 1-0 a hannun Lazio, wanda ya sa kungiyar ta tara...

Mafi Shahara