DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutane 3 sun mutu yayin wani rikici a jihar Taraba

-

‘Yan sandan Nijeriya 

Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar mutane uku a wani rikici da ya barke tsakanin mabiya addinin kirista na majami’ar United Methodist da majami’ar Global Methodist a jihar.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, SP Usman Abdullahi, ne ya tabbatar da hakan a ranar Litinin, inda ya ce rikicin ya faru ne a karamar hukumar Karim-Lamido tsakanin mabiya majami’un biyu tun a ranar Lahadi.

Google search engine

A cewarsa, rundunar ta kama mutane shida da ake zargi da hannu a rikicin, yana mai cewa yanzu haka an tura jami’an ‘yan sanda da sojoji domin dakile aukuwar rikicin a nan gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wasu ‘yan Jam’iyyar APC sun nemi Tinubu da ya sauke ministan Abuja Nyesom Wike daga mukaminsa

Wasu shugabanni a jam’iyyar APC, ƙarƙashin APC Leaders Forum da Tinubu/Shettima Solidarity Movement, sun buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta cire Nyesom Wike daga muƙamin...

Gwamnatin Nijeriya za ta bai wa ‘yan wasan Super Eagles alawus-alawus na AFCON

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa an kammala dukkan matakai tsaruka domin biyan alawus-alawus na wasannin Super Eagles a gasar AFCON 2025, inda ta ce 'yan...

Mafi Shahara