DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dan Majalisar dokoki a Zamfara da jiga-jigai a PDP sun sauya sheƙa zuwa APC

-

Dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Maradun II ta jihar Zamfara, Hon. Maharazu Salisu, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC tare da wasu manyan ‘yan jam’iyyar.

Shugaban jam’iyyar ta APC a jihar Tukur Danfulani ne ya karbesu a yayin taron da ya gudana a ofishin jam’iyyar APC na jihar da ke Gusau.

Google search engine

Hon. Salisu ya ce rashin adalci da nuna banbanci a cikin jam’iyyar PDP ne ya sa ya fice daga cikinta, inda ya bayyana cewa mazabarsa ba ta samu kulawa ko wakilci daga gwamnati bayan zaben 2023,wadannan dalilan suka sa shi sauya sheka zuwa APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara