DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta kama ‘yan kasar waje 193, da wasu 599 bisa zargin zamba

-

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya EFCC ta sanar da kama mutum 792 bisa zarge-zargen zamba a harkar kudaden kiripto da kuma soyayya.
Daraktan hulda da jama’a na rundunar Wilson Uwujaren, shi ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Lagos.
Ya ce an kama wadanda ake zargin ne a yayin wani gagarumin samame da jami’an hukumar su ka kai maboyar masu aikata zamba, cikin wani gida mai hawa bakwai a unguwar Victoria Island da ke Lagos.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wasu tsoffin ‘yan majalisar dokokin Kano sun yi mubaya’a ga Barau Jibrin a takarar gwamna a 2027

Wasu tsoffin 'yan majalisar dokokin jihar Kano da kuma masu ci a yanzu sun mara wa mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya Barau Jibrin baya don...

Gwamnati ta binciki ta’azzarar matsalar tsaro a Nijeriya – Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi kira ga gwamnatin Nijeriya ta da gudanar da bincike kan musabbabin ta'azzarar matsalar tsaro a wasu...

Mafi Shahara