DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta kama ‘yan kasar waje 193, da wasu 599 bisa zargin zamba

-

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya EFCC ta sanar da kama mutum 792 bisa zarge-zargen zamba a harkar kudaden kiripto da kuma soyayya.
Daraktan hulda da jama’a na rundunar Wilson Uwujaren, shi ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Lagos.
Ya ce an kama wadanda ake zargin ne a yayin wani gagarumin samame da jami’an hukumar su ka kai maboyar masu aikata zamba, cikin wani gida mai hawa bakwai a unguwar Victoria Island da ke Lagos.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara