DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince a sauya sunan jami’ar Abuja zuwa jami’ar Yakubu Gowon

-

Majalisar zartarwa ta Nijeriya ta amince da sauya sunan jami’ar Abuja zuwa jami’ar Yakubu Gawon.
Ministan yada labarai Muhammed Idris ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar da Shugaba Tinubu ya jagoranta.
Ministan ya ce wannan wani mataki ne na girmama tsohon shugaban kasar Yakubu Gowon, kuma za a tura zuwa majalisar dokoki domin tabbatarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara