DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Nijeriya sun fatattaki ’yan ta’adda tare da halaka bakwai da kama mutum 27

-

Sojojin Nijeriya sun kai farmaki kan ’yan ta’adda da masu aikata laifuka a faɗin Nijeriya, inda suka halaka mutane bakwai, suka kama 27, tare da kwato danyen mai da aka sace a wasu hare-haren da aka kai cikin sa’o’i 48 da suka gabata.

Wannan ci gaban ya biyo bayan umarnin da babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya bayar na ganin an kawar da duk wata ƙungiyar ta’addanci da masu laifi.

Google search engine

Ya kuma sake karfafa gwiwar dakarun rundunar yayin ziyararsa ta aiki zuwa yankin Arewa maso Gabas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara