DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wajibi ne saka kyamarorin tsaro a gidajen man Burkina Faso – Hukumomin tsaron kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso ta umurci masu gidajen mai na kasar da su saka kyamarorin tsaro daga yanzu, zuwa 1 ga watan sabuwar shekara mai kamawa ta 2026.

Umurnin na kunshe a cikin wata takarda da ministan tsaron kasar ya aike wa masu gidajen man.

Google search engine

Matakin ya biyo bayan wata ganawa ce da hukumomin kasar ta Burkina Faso suka yi da jagorori gidajen mai da dillalen man fetur na kasar wadanda suka dauki alkawalin ba da gudunmawar su domin yaki da ta’addanci a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara