DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kokar su Wike daga PDP ba zai magance matsalarta ba – Celeb Muftwang

-

Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya nesanta kansa daga matakin jam’iyyar PDP na korar Ministan Abuja, Nyesom Wike, da tsohon Gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, da sauran manyan jiga-jigai da aka zarga da yi wa jam’iyyar zagon kasa.

A cikin wata sanarwa da daraktan yada Labaran gwamnan Gyang Bere ya fitar, Mutfwang ya bayyana cewa wannan batu ba a tattauna shi ba a taron Gwamnonin PDP kafin a gabatar da shi a gangamin jam’iyyar da ake gudanarwa a Ibadan.

Google search engine

Ya ce matakin da aka dauka bai dace ba, kuma ba shi ne hanya mafi dacewa don magance rikicin jam’iyyar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kungiyar MPLJ a Nijar ta dau alhakin hari kan bututun man Nijar a yankin Agadem

Kungiyar 'yan tawaye ta' Mouvement Patriotique pour la Liberté et la Justice' wato MPLJ ta dauki alhakin harin da aka kai a wannan rana ta...

Ina sharbar hawaye a duk lokacin da na samu labarin halaka mutane – Godswill Akphabio

Shugaban majalisar dattawan Nijeriya Sanata Godswill Akpabio, ya ce gwamnati na da nauyin dawo da zaman lafiya a jihar Filato da Nijeriya baki ɗaya a...

Mafi Shahara