DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun rufe kofar shiga Masarautar Bichi

-

Jami’an tsaron ‘yan sanda sun rufe kofar shiga masarautar Bichi gabanin zuwa Sabon Hakimin yankin.
Jami’an kuma sun umurci masu unguwannin da suka taro domin tarbonsa su fice daga masarautar.
Sai dai shugaban karamar hukumar Bichi Alhaji Hamza Mai fata, ya sanarda dage ranar tarbon sabon hakimin da aka shirya yi a yau Jumu’a tare da kira ga al’umma su kasance masu bin doka da oda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara