Tuesday, April 7, 2026
HomeKetareAn sake yunkurin yin juyin mulki a Guinea-Bissau

An sake yunkurin yin juyin mulki a Guinea-Bissau

Rahotanni sun yi nuni da cewa an sake yunkurin yin juyin mulki a kasar Guinea-Bissau.

 

Wannan ya zo ne bayan da shugaba mai ci Umaro Sissoco Embaló ya bayyana hasashen sa na samun nasara a zaben shugaban kasar da ya gudana a makon da ya gabata da kashi 65 na kuri’u.

 

’Yan jarida da ke ruwaito zabe sun bayyana cewa lamarin tsaro ya taɓarɓare a babban birni, inda aka jiyo karar harbe-harbe a kewayen ofishin hukumar zabe ta kasar (CNE).

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata