Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Babban Labarinmu
Babban Labarinmu
Babban Labarinmu
Ketare
Labarai
Nishadi
Siyasa
Babban Labarinmu
Kananan hukumomi 3 sun kara yin sulhu da ‘yan bindiga a jihar Katsina
An cimma yarjejeniyar sulhu tsakanin shugabannin al’umma da wasu ’yan bindiga a kananan hukumomin Malumfashi, Funtua da Bakori ta Jihar Katsina domin dakile hare-hare...
Muhammad Jamil
-
October 13, 2025
Babban Labarinmu
Gwamnatin Nijeriya ta yi barazanar hana ASUU albashi idan ta tafi yajin aiki
Gwamnatin Nijeriya ta ja kunnen ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa, wato ASUU, cewa za ta aiwatar da tsarin “ba aiki, ba albashi” idan malaman...
Abdullahi Garba Jani
-
October 12, 2025
Babban Labarinmu
ASUU ta ayyana yajin aikin gargadi na tsawon makonni biyu a Nijeriya
Kungiyar malaman jami’o’i na Nijeriya ASUU ta yanke shawarar fara yajin aiki na tsawon makonni biyu daga ƙarfe 12 na dare na ranar Litinin,...
Abdullahi Garba Jani
-
October 12, 2025
Babban Labarinmu
Sojoji sun yi ikirarin juyin mulki a kasar Madagascar
Wani sashe na sojin ƙasar Madagascar ya sanar da cewa ya karɓe ikon ƙasar baki ɗaya, abin da shugaban ƙasar Andry Rajoelina ya bayyana...
Sadeeq Muhammad Fagge
-
October 12, 2025
Babban Labarinmu
Maryam Sanda na cikin mutane 82 da shugaba Tinubu ya sassauta wa hukunci
Iyalan Maryam Sanda, wadda aka yanke wa hukuncin kisa a shekarar 2020 bisa laifin ajalin mijinta, ne suka sake neman gwamnati ta yi mata...
Sadeeq Muhammad Fagge
-
October 11, 2025
Babban Labarinmu
Tinubu zai halarci taron zuba jarin ’yan Nijeriya mazauna ƙasashen waje a matsayin babban bako
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai halarci taron zuba jari na ’yan Nijeriya mazauna ƙasashen waje karo na takwas a matsayin bako na musamman, wanda...
Muhammad Jamil
-
October 10, 2025
Babban Labarinmu
Shugaba Tinubu zai karrama mutane 959 da lambar girmamawa ta kasa
Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya amince da karrama mutane 959 da lambar girmamawa ta ƙasa a zaman majalisar kolin kasar da ya wakana a...
Muhammad Jamil
-
October 10, 2025
Babban Labarinmu
Talauci na karuwa a Nijeriya duk da tsare-tsaren Tinubu – Bankin Duniya
Bankin Duniya ya ce duk da karin kudaden shiga da kuma aiwatar da tsare-tsaren bunkasa tattalin arziki, har yanzu mutane miliyan 139 a Nijeriya...
Salisu Ado
-
October 9, 2025
Load more
Most Popular
Gwamnatin Nijar ta kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida
Gwamnatin Nijeriya za ta dauki mataki kan barnar kudaden shiga a bangaren hakar ma’adanai
Madugun adawar siyasa a kasar Kamaru na samun nasara a wuraren da Paul Biya ke da karfi a zaben da ke gudana a kasar
ASUU ba ta da hujjar shiga yajin aiki domin mun biya dukkanin bukatunta – Gwamnatin Nijeriya
Kananan hukumomi 3 sun kara yin sulhu da ‘yan bindiga a jihar Katsina