DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeSiyasa

Siyasa

Atiku ya shiga tsakani yayin da magoya bayansa da na Peter Obi ke takun saka kan tikitin takara a ADC

Tsohon dan takarar shugabancin Nijeriya, Atiku Abubakar, ya shiga tsakani domin kwantar da tarzoma bayan takaddama ta kaure tsakanin magoya bayansa da na tsohon...

Obasanjo ya kai wai Babangida ziyara gidansa da ke jihar Neja

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya kai wa tsohon shugaban kasar a mulkin soja Janar Ibrahim Badamasi Babangida ziyara a gidansa da ke Minna,...

NNPP ta ce za ta ci zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba ya koma APC

Wani jigo a jam'iyyar NNPP Ladipo Johnson, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam'iyyar za ta lashe zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba...

’Yan Majalisar Rivers sun ƙuduri aniyar ci gaba da tsige Fubara

’Yan Majalisar Dokokin Jihar Rivers sun jaddada ƙudurinsu na ci gaba da shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara, bayan wasu ’yan majalisa huɗu da suka...

Atiku ya ce ɗansa na da ‘yancin shiga APC kuma ra’ayinsa ne na kashin kansa

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya ce matakin ɗansa Abba Abubakar na shiga jam’iyyar APC zabin kansa ne, kuma bai da wani tasiri...

Tsagin ADC na zawarcin Jonathan, Saraki da Makinde gabanin zaben 2027

Jam’iyyar ADC bangaren Nafi’u Gombe ta kara kaimi wajen fadada karfinta gabanin zaben 2027, inda ta yi kira ga tsohon Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan,...

‘Yan sanda a Katsina sun cafke mutum 3 da abubuwan fashewa

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama mutum uku tare da kwace wasu kayayyakin fashewa a wani samame da ta gudanar bisa umarnin IGP...

Tinubu ba zai watsar da Wike ya dauki Fubara ba – in ji Fayose

Tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba zai yanke alaƙa da Nyesom Wike, Ministan Abuja, saboda rikicin siyasar da...

Most Popular

spot_img