DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar da Chadi na son karfafa dangantakarsu

-

Kasashen Nijar da Chadi sun kammala wani taron hadin gwiwa na kwanaki biyu da suka gudanar a birnin N’djamena na kasar Chadi karkashin jagorancin Firaministocin kasashen biyu.

A yayin taron kasashen biyu sun kara jaddada dadaddariyar yarjejeniyar dangantakar da ke a tsakaninsu tare da rattaba hannu kan wadansu sabbi.

Google search engine

Nijar da Chadi na da dadaddiyar dangantaka mai kyau a tarihi a matsayin su na kasashe makwabtanta juna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya taya kiristoci da musulmi murnar fara azumin Lent da Ramadana

Fadar Shugaban kasa ce ta fitar da sanarwar inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon gaisuwa ga kiristoci da musulmi bisa fara azumin Lent...

Darajar Naira za ta iya dagawa zuwa ₦1,100 kan dala a 2026 – Dangote

Sanannen dan kasuwa a Afrika Aliko Dangote, ya ce ana sa ran darajar naira za ta iya dagawa zuwa kusan ₦1,100 kan dala ɗaya a...

Mafi Shahara