DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar da Chadi na son karfafa dangantakarsu

-

Kasashen Nijar da Chadi sun kammala wani taron hadin gwiwa na kwanaki biyu da suka gudanar a birnin N’djamena na kasar Chadi karkashin jagorancin Firaministocin kasashen biyu.

A yayin taron kasashen biyu sun kara jaddada dadaddariyar yarjejeniyar dangantakar da ke a tsakaninsu tare da rattaba hannu kan wadansu sabbi.

Google search engine

Nijar da Chadi na da dadaddiyar dangantaka mai kyau a tarihi a matsayin su na kasashe makwabtanta juna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

A binciki musabbabin ibtila’in da ya afku a kasuwar Singa jihar Kano – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya jajanta wa ‘yan kasuwa da al’ummar jihar Kano kan mummunar asarar 'yan kasuwa suka yi a kasuwar Singer a karshen...

Obama ya yi tir da zarafin da Trump ya yi masa shi da mai dakinsa

Tsohon shugaban kasar Amurka Barack Obama ya yi tir da yadda aka yi amfani da hoton sa da matarsa, Michelle Obama, a wani bidiyo da...

Mafi Shahara