DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTags2026

2026

Gwamnatin Sokoto za ta biya ma’aikata albashin Fabarairun 2026 a ranar 13 ga wata

Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya bayar da umarnin a biya ma'aikatan gwamnati albashin watan Fabarairun 2026 a ranar 13 ga wata.   Umarnin na kunshe...

Kasshim Shettima ya tafi Ethiopia don wakiltar Shugaba Tinubu a taro

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya tafi birnin Addis Ababa na Ethiopia domin wakiltar shugaba Tinubu a taron kungiyar tarayyar Afirka na 2026. Baya ga...

Nijeriya za ta rika ba wa kasashe bashin kudi nan da 2026 – Oluremi Tinubu

Uwargidan shugaban Nijeriya Sanata Oluremi Tinubu ta ce nan da shekarar 2026 Nijeriya za ta rika ba wa wasu kasashen bashin kudade.   Oluremi ta bayyana...

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin...

Gwamnan Legas zai gabatar da Naira tiriliyan 4.2 a matsayin kasafin kudin 2026

Gwamnan Legas Babajide Sanwo-Olu ya shirya gabatar da Naira tiriliyan 4.2 a matsayin kasafin kudin jihar na shekarar 2026. Jaridar Punch ta ruwaito yadda majalisar...

Most Popular

spot_img