DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsAbuja

Abuja

Babu batun kisan kare dangi kan wani addini a Nijeriya – Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada cewa babu wani kisan kare dangi da ake yi a kan mabiya wani addini a kasar,...

Wike na rikewa Tinubu duk filin da gwamnati ta kwace a Abuja – Hadiminsa

Hadimi ga ministan Abuja Nyesom Wike, Lere Olayinka ya bayyana cewa duk wani fili da gwamnati ta kwace iko da mallakarsa a birnin na...

Atiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya yi wata ganawa da shugabannin jam'iyyar ADC na jihohin kasar.   Atiku Abubakar ya tabbatar da hakan ne cikin...

Wike ya soke lasisin iznin mallakar filayen Ganduje, Sule Lamido, Patience Jonathan, Iyabo Obasanjo da karin wasu mutane

Fitattun sunayen da jaridar PREMIUM TIMES ta gani a jerin waɗanda Ministan na Abuja Nyesom Wike ya soke lasiain mallakar filayen na su, sun...

Wani kauye karkashin Abuja da har yanzu bai da makarantar boko da lantarki

Bwaje, ƙauye ne na manoma da ke cikin mazabar Gurdi a Karamar Hukumar Abaji ta Babban Birnin Tarayyar Nijeriya, Abuja. A cewar basaraken gargajiya na...

‘Yan sandan Nijeriya sun musanta rahoton yunkurin hallaka sojan da suka yi cacar baki da Wike a Abuja

Rundunar ’yan sandan Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa an yi yunkurin hallaka jami’in sojan ruwa, Laftanar Ahmed Yerima, a Abuja inda ta...

An samu cacar baki tsakanin Wike da wani jami’in soja kan mallakar wani fili a Abuja

An samu musayar yawu a ranar Talata tsakanin ministan Abuja Nyesom Wike, da wani jami’in soja a yankin Gaduwa, Abuja, bayan takaddama kan iko...

Kotu ta sake bayar da umarnin dakatar da babban taron jam’iyyar PDP na kasa

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta sake hana jam’iyyar PDP gudanar da taron gangamin ta na kasa da aka shirya yi a Ibadan,...

Most Popular

spot_img