DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsADC

ADC

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa...

Babu jam’iyyun PDP, ADC a jikin takardar zaben kananan hukumomin da ke gudana a jihar Borno

A yayin da masu kada kuri’a a Borno ke zaben shugabancin kananan hukumomi da majalisun tarayya, an lura cewa takardar zabe ba ta dauke...

Atiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya yi wata ganawa da shugabannin jam'iyyar ADC na jihohin kasar.   Atiku Abubakar ya tabbatar da hakan ne cikin...

Jam’iyyar ADC tsagin Atiku na duba yiwuwar daukar Peter Obi ko Amaechi a matsayin ‘yan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027

Jam’iyyar ADC bangaren Atiku Abubakar ya fara neman ɗan takarar mataimaki daga Kudu domin zaben 2027, inda ake duba yiwuwar daukar tsohon ɗan takarar...

Jam’iyyar ADC ta sake bukatar rajistar su Atiku a hukumance

Jam'iyyar ADC reshen jihar Adamawa ta bukaci tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar, da tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal su yi rajistar zama...

Za mu kai ƙarar APC gaban ECOWAS kan musguna wa mambobinmu – Jam’iyyar ADC

Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta ce za ta kai ƙorafi gaban Ƙungiyar ci-gaban kasashen yammacin Afrika ECOWAS da sauran ƙasashen duniya kan hare-haren da...

ADC ta dakatar da Dr. Sule-Iko daga jam’iyyar a jihar Kebbi

Jam’iyyar ADC reshen jihar Kebbi ta sanar da dakatar da Dr. Sule-Iko Sadeeq S. Sami daga jam’iyyar nan take, saboda abin da ta kira...

Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya bayyana gaskiya ga ’yan Nijeriya kan ainihin dalilan da suka sa aka yi gaggawar sauya...

Most Popular

spot_img