DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsAmurka

Amurka

Trump ya gargadi Republican da su yi nasara a zaben tsakiyar wa’adi gudun kar a tsige shi

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce dole ne jam’iyyar Republican ta lashe zaɓen tsakiyar wa’adin Majalisar Dokoki a 2026, in ba haka ba, jam’iyyar...

Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin Tinubu kan harin Amurka a Nijeriya

Jam'iyyar ADC mai hamayya a Nijeriya, ta soki gwamnatin shugaba Tinubu kan damar da ta bai wa Amurka wajen kaddamar da hari kan 'yan...

Jam’iyyar EFF ta Afirka ta Kudu ta yi tir da amincewar Nijeriya kan harin Amurka

Jam’iyyar Afirka ta Kudu ta dan gwagwarmayar adawa da Turawa Julius Malema (EFF) ta yi Allawadai da yadda Nijeriya ta amince da harin Amurka...

PDP ta soki gwamnatin Tinubu kan kin sanarwa ‘yan Nijeriya farmakin Amurka

Jam’iyyar PDP ta soki Gwamnatin Nijeriya kan yadda ba ta sanar da ’yan kasar game da farmakin saman da Amurka ta kai a Arewa...

Amurka ta yabawa gwamnatin Nijeriya bayan kaddamar da hari

Sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth ya bayyana godiyarsa ga gwamnatin Najeriya bisa goyon bayan da ta bayar a yayin farmakin sama da aka kai...

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke...

Gwamnatin Nijeriya ta ce ta shawo kan rikicin diflomasiyya tsakaninta da Amurka

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa matsalar diflomasiyya da ta taso tsakanin Nijeriya da Amurka kwanan nan ta shawo kanta bayan tattaunawa mai dorewa tsakanin...

Shugaba Trump ya janye jakadan Amurka a Nijeriya

Shugaban Ƙasar Amurka Donald Trump ya umarci a janye Jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills, tare da wasu ƙwararrun jakadu daga muƙamansu, a wani...

Most Popular

spot_img