Ta dai tabbata, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC ta kasa.
Tsohon Gwamnan jihar Kanon ya ajiye mukamin nasa da yammacin...
Ministan kasa a ma'aikatar tsaron Nijeriya Bello Matawalle, ya marabci Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zuwa jam’iyyar APC.
Ministan ya bayyana hakan ne a gidansa...
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, da mataimakinsa, Monday Onyeme, sun fice daga jam’iyyar Peoples Democratic Party wato PDP zuwa jam’iyyar All Progressives Congress ta...