DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsAtiku Abubakar

Atiku Abubakar

Jam’iyyar ADC tsagin Atiku na duba yiwuwar daukar Peter Obi ko Amaechi a matsayin ‘yan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027

Jam’iyyar ADC bangaren Atiku Abubakar ya fara neman ɗan takarar mataimaki daga Kudu domin zaben 2027, inda ake duba yiwuwar daukar tsohon ɗan takarar...

Jam’iyyar ADC ta sake bukatar rajistar su Atiku a hukumance

Jam'iyyar ADC reshen jihar Adamawa ta bukaci tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar, da tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal su yi rajistar zama...

Atiku Abubakar ya nuna damuwarsa kan sace dalibai a jihar Kebbi

Madugun adawa a Nijeriya, Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan harin da aka kai Makarantar ‘yan mata ta Gwamnati da ke Maga a Jihar...

Atiku Abubakar da Babachir Lawal mambobin bogi ne – ADC ta Adamawa

Jam'iyyar hadaka ta ADC reshen jihar Adamawa ta bayyana tsohon shugaban Nijeriya Atiku Abubakar da tsohon sakataren gwamnatin ƙasar Babachir Lawal a matsayin mambobin...

Abin takaici ne ganin yadda Nijeriya ke cikin kasashen da talauci ya yi wa lahani – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana talauci a matsayin mafi girman maƙiyi da ɗan Adam ya taɓa sani. A cikin wata sanarwa da...

Zan yi takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2027 – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a zaben shekarar 2027. Ya bayyana hakan ne ta bakin...

Most Popular

spot_img