Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Tags
Bola Tinubu
Bola Tinubu
Labarai
Shugaba Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatin tarayya wajen inganta horo da walwar jami’an tsaro
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da goyon bayan gwamnati ga ‘yan sanda ta hanyar ingantaccen horo, kayan aiki, da jin dadin ma’aikata, tare da...
Muhammad Jamil
-
November 30, 2025
Labarai
Gwamnan jihar Kebbi ya gana da shugaba Tinubu bayan ceto daliban da aka sace a jihar Kebbi
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, a fadar shugaban Nijeriya Abuja, inda suka tattauna kan ayyukan tsaro a Arewa maso Yamma...
Muhammad Jamil
-
November 30, 2025
Siyasa
Jam’iyyar PDP ta bukaci Tinubu ya janye jerin sunayen da ya tura majalisa domin tantancewa a matsayin jakadu
Jam’iyyar PDP ta bukaci Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya janye jerin sunayen jakadu 32 da ya tura majalisar dattawa, tana mai cewa jerin ya...
Muhammad Jamil
-
November 30, 2025
Babban Labarinmu
Babu abin da ke tada mun hankali irin matsalolin tsaron da ya addabi Nijeriya – Shugaba Tinubu
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya ce matsalar tsaro ita ce babbar damuwar Nijeriya, musamman Arewacin ƙasar, yana mai cewa dole a hanzarta dawo da...
Muhammad Jamil
-
November 22, 2025
Labarai
Trump na Amurka ya sake aibata Nijeriya inda ya zargi gwamnati da gazawa a harkar tsaro
Shugaban Amurka Donald Trump ya sake sukar Nijeriya, inda ya kira ta da “abin kunya” tare da zargin gwamnati da kasa dakile kashe-kashen da...
Muhammad Jamil
-
November 22, 2025
Labarai
Gwamnatin Amurka na aiki da ta Nijeriya domin kawo karshen musguna ma Kiristoci da ‘yan ta’adda ke yi a kasar – Sakataren tsaron Amurka
Gwamnatin Amurka ta ce gwamnatin shugaba Donald Trump na aiki tare da gwamnatin Nijeriya domin kawo ƙarshen abin da ta kira zaluntar Kiristoci da...
Muhammad Jamil
-
November 22, 2025
Babban Labarinmu
Binciken kwakkwafi da ake ne ya hana a gurfanar da wadanda ake zargi da daukar nauyin ta’addanci – Gwamnatin Nijeriya
Ministan yaɗa labarai, Mohammed Idris ya ce gwamnati ba ta gurfanar da waɗanda ake zargi da ɗaukar nauyin ta’addanci ba saakamakon binciken yana da...
Muhammad Jamil
-
November 22, 2025
Labarai
Majalisar dattawa ta bukaci a dauki matasa aikin tsaro domin magance matsalar tsaro
Majalisar dattawan Nijeriya, ta nuna damuwa kan tabarbarewar tsaro a ƙasar, tana kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya amince da daukar matasa...
Muhammad Jamil
-
November 18, 2025
Load more
Most Popular
Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN
Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya
Gwamnatin Tinubu ba ta tattaunawa da ‘yan bindiga – Daniel Bwala
Kudin tikitin jiragen sama a wasu sassan Nijeriya ya haura Naira 300,000 – Punch
An bukaci gwamnatin Nijeriya ta soke dokar shari’a a jihohin Arewa 12