DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsJihar Neja

Jihar Neja

Fusatattun matasa a Jihar Neja sun aika wani matashi lahira bisa zargin hallaka mahaifiyarsa

Wani matashi mai shekaru 25, mai suna Adamu Abdullahi, ya rasa ransa bayan da wasu fusatattun jama’a suka yi masa dukan tsiya har lahira...

Gwamnatin jihar Neja ta sanar da rufe daukacin makarantun firamare da sakandare na jihar

Gwamnatin Jihar Neja ta ce ta rufe dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu na firamare da sakandare bayan sace daliban makarantar St. Mary’s...

Majalisar dinkin duniya ta yi Allah-wadai da sace dalibai a jihar Neja

Majalisar dinkin duniya ta yi kakkausar suka kan sace ɗalibai da malamai daga makarantar St. Mary’s a Papiri, jihar Neja, inda ta ce harin...

Gwamnatin Neja ta yi Allah-wadai da sace daliban Agwara, ta ce an bude makarantar ne ba tare da izini ba

Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana takaicin ta kan sace wasu daliban makarantar St. Mary’s da ke yankin Papiri a ƙaramar hukumar Agwara, lamarin da...

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman...

Most Popular

spot_img