DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsKaduna

Kaduna

Mutanen kauyen da suka sayar da buhunan masara don hada N40m suka biya kudin fansa, aka karbi kudin aka kuma ki sako mutanen a...

Dattawan al’ummar Gidan Waya da ke ƙaramar hukumar Lere a jihar Kaduna sun bayyana cewa sun sayar da buhunan masara sama da 3,000 domin...

‘Yan sanda sun ceto yara 76 tare da kawar da yunkurin kai hari a jihar Kaduna

Rundunar ‘yan sanda a Nijeriya ta kawar da yunkurin kai hari da sace yara a Kasuwan Magani, Jihar Kaduna, inda suka ceto yara maza...

Ambaliyar ruwa ta dai-daita mutane 17,000 a Kaduna da Katsina – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta bayyana cewa akalla mutane 17,000 ne ambaliyar ruwa ta raba da muhallansu a jihohin Kaduna...

‘Yan bindiga sun sace manoma 11 a jihar Kaduna

An samu tashin hankali a Unguwan Nungu da ke mazabar Bokana a karamar hukumar Sanga da ke jihar Kaduna, bayan da 'yan bindiga suka...

Kungiyar Miyetti Allah ta yi alkawarin aiki hannu da hannu da jami’an tsaro a jihar Kaduna

Kungiyar Miyetti Allah (MACBAN) reshen Kudancin Kaduna ta bayyana aniyar haɗa kai da hukumomin tsaro domin magance matsalar tsaro a yankin. Wannan kudiri ya fito...

Ya kamata ka taka wa Matawalle burki – Jam’iyyar PDP ta shaida wa Tinubu

Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi ministan tsaron Nijeriya, Bello Matawalle, da jagorantar sauya shekar da dama daga PDP zuwa APC ta...

Gwamnan Kaduna ya yi sabbin nade-nade 34 a jihar

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya amince da nadin jami’ai 34 tun daga kwamitoci, hukumomi, da mukaman shawara daban-daban a fadin jihar domin...

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan...

Most Popular

spot_img