DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsKano

Kano

Tabarbarewar tsaro ba ta da alaka da gazawar jami’an tsaro sai dai siyasantar da matsalar – Rabi’u Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce tabarbarewar tsaro a Nijeriya ba gazawar...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye...

Rundunar sojin Nijeriya ta ceto mutane 7 da aka sace a jihar Kano

Sojojin Operation MESA ƙarƙashin Birget ta 3 sun ceto mutane bakwai da ’yan bindiga suka sace a Tsanyawa, bayan samun kiran gaggawa daga Yankamaye...

Ganganci da gazawa suka sa gwamnatin Kano ke kira a kama ni – Ganduje

Tsohon Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya maida martani kan kiran da gwamnatin Kano ta yi na a kama shi, yana cewa wannan...

Sanata Barau ya yi martani ga gwamnatin Kano bayan ta zarge shi da Ganduje da yunkurin kawo cikas ga tsaro

Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya, Sanata Barau I. Jibrin, ya shawarci gwamnatin Kano ta daina sanya siyasa a cikin batun tsaron jihar. Kwamishinan yaɗa labarai...

Gwamnonin Arewacin Nijeriya sun karbi Naira biliyan 56 a cikin wata 9 don inganta tsaro

Wani bincike da jaridar Punch ta ruwaito ya nuna jihohi 14 na Arewacin Nijeriya sun karbi Naira Biliyan 56 domin inganta tsaro a cikin...

Wasu tsoffin ‘yan majalisar dokokin Kano sun yi mubaya’a ga Barau Jibrin a takarar gwamna a 2027

Wasu tsoffin 'yan majalisar dokokin jihar Kano da kuma masu ci a yanzu sun mara wa mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya Barau Jibrin baya...

Gwamnati ta binciki ta’azzarar matsalar tsaro a Nijeriya – Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi kira ga gwamnatin Nijeriya ta da gudanar da bincike kan musabbabin ta'azzarar matsalar tsaro a...

Most Popular

spot_img