DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsKano

Kano

Duk da kiran da gwamnan Kano ya yi na a cire ni, har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanina da shi – Kwamaishinan ‘yan sandan...

Kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa duk da kira da Gwamna jihar, Abba Kabir Yusuf ya yi ga...

Ango da amarya sun shiga hannun Hisbah kan aure ba bisa ka’ida ba a jihar Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama wasu matasa biyar bisa zargin gudanar da aure ba tare da amincewar iyaye ba, ciki har da...

Hadimin Gwamna Abba Gida-Gida ya maka Jaafar Jaafar a kotu kan zargin sa da badakalar 6.5B

Hadimin gwamnan Kano Abdullahi Rogo ya maka mawallafim Jaridar Daily Nigerian Jaafar Jaafar a kotu bisa wallafa labarin zargin almundahanar naira biliyan 6.5 Rogo na...

Tarihin marigayi Aminu Dantata

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un. Najeriya ta yi babban rashi – na dattijo, attajiri, mai hangen nesa da zuciya mai tausayi: Alhaji Aminu...

Gwamnatin Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya ta diyya kan soke bikin hawan sallah

Gwamnatin jihar Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya diyya sakamakon soke bukukuwan hawan sallah da aka yi a jere tsawon shekaru biyu. Kwamishinan kananan...

Muna neman a yi wa marigayi DPO na Rano jihar Kano adalci – Wata kungiya

Kungiyar al’adu da ci-gaban kabilar Eggon, ta koka game da mummuna harin da ya kai ga rasa ran daya daga cikinsu wato, ASP Baba...

‘Yan sanda da sauran jami’an tsaro sun haramta hawan sallah a jihar Kano

Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta sanar da cewa ita da hadin guiwar sauran hukumomin tsaro sun haramta duk wani nau'in hawan daba musamman...

Kotu a Kano ta yi hukunci kan wasu mutane da suka bar awakinsu suka lalata shuke-shuken gwamnati

Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano ta gurfanar da Usman Abdullahi da wasu mutune hudu a gaban kotu, bisa zarginsu da laifin barin awakinsu na...

Most Popular

spot_img