DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsKiristoci

Kiristoci

Ba a take hakkin Kiristoci a Nijeriya ba – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya Janar Olufemi Oluyede ya karyata ikirarin cewa ana zaluntar Kiristoci a Nijeriya, inda ya ce babbar matsalar Nijeriya ita ce...

Zargin Trump na kisan Kiristoci a Nijeriya ba gaskiya ba ne, cewar wani lauya a Nijeriya

Wani lauya kuma tsohon mai ba da shawara ga shugaban kasa, Chief Okoi Obono-Obla, ya zargi Shugaban Amurka Donald Trump da wasu bangarorin gwamnatin...

Matsalar Nijeriya ba ta addini ba ce illa rashin shugabanci nagari – Sowore

Dan gwagwarmayar kare hakkin dan’Adam kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore, ya mayar da martani ga kalaman shugaban Amurka, Donald Trump da...

Nijeriya ta musanta zargin Trump kan kisan Kiristoci a kasar

Gwamnatin Nijeriya ta musanta maganganun shugaban Amurka, Donald Trump, da ke cewa ana yawan kisan Kiristoci a Nijeriya tare da kiranta “kasa mai matsalar...

Gwamnatin Nijeriya ta rage wa Kiristoci masu zuwa ibada Jerusalem da Jorgan kudin kujera da kaso 50%

Hukumar Shirya Ziyarar Ibadar Kiristoci ta Najeriya (NCPC) ta tabbatar da cewa za a ci gaba da aikin hajjin Kirista zuwa Isra’ila da Jordan...

Most Popular

spot_img