DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsMajalisar wakilai

Majalisar wakilai

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin...

Muna karɓar saƙonnin barazanar kawo mana hari a majalisa – Shugaban kwamitin tsaron majalisar waƙilai

Shugaban kwamitin tsaron cikin gida na Majalisar Wakilai, Honarabul Garba Ibrahim Muhammad, ya bayyana cewa majalisar na shan barazanar kai mata hari daga ’yan...

Majalisar Wakilai ta fara duba kudirin gyaran dokar EFCC domin ba ta cikakken ‘yanci

Majalisar wakilan Nijeriya ta karanta kudirin doka karo na biyu da ke neman gyara dokar kafa EFCC ta 2004 domin ba wa hukumar cikakken...

Majalisar wakilan Nijeriya za ta binciki bashin Dala miliyan 460 da aka karbo daga China lokacin mulkin Jonathan domin sanya CCTV a Abuja

Majalisar Wakilan Nijeriya ta amince da gudanar da bincike kan rancen dala miliyan 460 da gwamnatin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ta karɓa daga...

Majalisar wakilan Nijeriya ta gayyaci Gwamnan babban bankin kasar CBN kan wasu cajin kudade da bankuna ke yi wa al’umma

Majalisar wakilan Nijeriya ta gayyaci Gwamnan babban bankin CBN, Olayemi Cardoso, tare da shugabannin manyan bankuna domin bayyana dalilin cajin kudade ba tare da...

Majalisar wakilan Nijeriya ta bukaci karin jami’an tsaro domin yaki da ‘yan bindiga a jihar Sokoto

Majalisar wakilan Nijeriya ta bukaci rundunar soji, ’yan sanda da sauran hukumomin tsaro su yi hadin gwiwa tare da aiki domin dakile yawaitar hare-haren...

Gwamnan Kaduna ya halarci zaman majalisar wakilai yayin da ‘yan majalisar PDP 3 daga Jihar suka koma APC

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya halarci zaman majalisar wakilan tarayya a ranar Talata domin shaida sauya shekar wasu ‘yan majalisar jam’iyyar PDP uku...

Most Popular

spot_img