Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Tags
NAHCON
NAHCON
Babban Labarinmu
Tinubu ya nada Amb Isma’il Abba Yusuf a shugabancin hukumar NAHCON
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya nada Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba hukumar kula da aikin hajji ta kasa, NAHCON. Nada shi na...
Salisu Ado
-
February 11, 2026
Labarai
IHR ta bukaci a mayar da rarar kudaden da Alhazan 2025 suka biya
Wata kungiyar fararen hula wadda ke gudanar da harkokin da suka shafi addini mai suna 'Independent Hajj Reporters' ta sake mika kira ga hukumar...
Salisu Ado
-
December 8, 2025
Labarai
Hukumar alhazan Nijeriya ta kammala duba gidajen saukar alhazai a Madina don aikin hajjin 2026
Hukumar alhazai ta Nijeriya (NAHCON) ta bayyana cewa ta kammala duba wuraren saukar alhazai da masu samar da abinci a birnin Madina a cikin...
Muhammad Jamil
-
November 7, 2025
Labarai
NAHCON ta sanya ranar karshe ta kammala biyan kudin aikin hajjin 2026
Hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta sanar da ranar 31 ga Disamba, 2025, a matsayin wa’adin karshe na biyan kuɗin kujerun...
Abdullahi Garba Jani
-
October 4, 2025
Labarai
Naira milyan 6.8 ya kamata maniyyata aikin Nijeriya sun biya a 2026 – Nazarin kungiyar IHR
Kungiyar nan da ke sa ido kaneyadda aikin hajji ke gudana a Nijeriya Independent Hajj Reporters ta ce Naira milyan 6.8 ya kamata a...
Abdullahi Garba Jani
-
September 27, 2025
Labarai
‘Bai kamata NAHCON ta fara shirin hajjin 2026 ba tare da ta bayar da bayanin kudaden da aka kashe a hajjin 2025 ba‘
Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin Nijeriya ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita...
DCL Editor-In-Chief
-
September 16, 2025
Babban Labarinmu
Gwamnatin Nijeriya ta rage wa Kiristoci masu zuwa ibada Jerusalem da Jorgan kudin kujera da kaso 50%
Hukumar Shirya Ziyarar Ibadar Kiristoci ta Najeriya (NCPC) ta tabbatar da cewa za a ci gaba da aikin hajjin Kirista zuwa Isra’ila da Jordan...
DCL Editor-In-Chief
-
August 18, 2025
Babban Labarinmu
Hukumar alhazan Nijeriya ta ce ta kammala jigilar dawo da alhazan bana
Hukumar kula da aikin hajji NAHCON ta ce ta kammala aikin dawo da alhazai gida daga kasar Saudiyya bayan kammala aikin Hajjin bana, 2025....
Abdullahi Garba Jani
-
July 2, 2025
Load more
Most Popular
Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC
Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?
Shugaba Tinubu ya amince da naɗa Tunji Disu, a matsayin babban Sufeton ‘Yan Sanda na riƙo
Kotu ta amince da a gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da Bello Turji
Gwamnatin Tinubu ta musanta biyan kudin fansa don ceto daliban Papiri jihar Neja