Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta umurci hukumar kula da ingancin abinci da magunguna NAFDAC ta dakatar da haramta amfani da barasar leda a fadin kasar.
Umarnin...
Rundunar 'yansandan Nijeriya ta bayyana cewa cewa jami'ai sama da 5,000 ne za su yi ritaya a cikin shekarar 2026.
Mataimakin kwamishinan 'yansanda Sani Doki...
Bayanan Babban Bankin Nijeriya (CBN) sun nuna cewa a shekarar 2025, gwamnatin tarayya ta ƙara karɓar rance daga kasuwannin kuɗi sosai duk da karuwar...
Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin...