DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsNNPP

NNPP

NNPP ta bukaci Fadar Shugaban Nijeriya ta wanke Kwankwaso daga zargin tallafa wa ta’addanci

Jam’iyyar NNPP reshen Kano ta bukaci Fadar Shugaban Nijeriya da Ofishin Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro (NSA) su fito su wanke jagoranta...

NNPP da APC sun yi watsi da zargin Amurka kan Kwankwaso na tauye ‘yancin addini

Jam'iyyun NNPP da APC sun yi watsi da zargin da wasu 'yan majalisar Amurka suka yi kan tsohon gwamnan Kano Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso,...

Sanata Rufa’i Hanga ya nemi a dawo da motocin da ya raba don aikin NNPP

Sanatan Kano ta tsakiya Rufa'i Sani Hanga ya nemi shugabannin kananan hukumomin yankinsa su dawo da motocin da ya ba su bayan ficewar su...

Ba zan cefanar da akidar siyasata kan wata bukatar kashin kai ba – Dr Rab’iu Musa Kwankwaso

Madugun darikar Kwankwasiyya, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai taba yin sulhu da akidunsa domin wata riba ta kansa ba, yana mai...

NNPP ta ce za ta ci zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba ya koma APC

Wani jigo a jam'iyyar NNPP Ladipo Johnson, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam'iyyar za ta lashe zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba...

Jam’iyyun adawa sun yi tir da gwamnatin Nijeriya kan zargin kwangilar Dala miliyan 9 domin toshiyar bakin Amurka

Jam’iyyun ADC, PDP, NNPP da Labour Party sun soki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rahoton amincewa da kwangilar dala miliyan 9 domin yin toshiyar...

Kwankwaso ba shi kadai ya ƙirƙiri Kwankwasiyya ba – Dr Adamu Dangwani

Jigo a jam’iyyar APC a Jihar Kano kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa tafiyar Kwankwasiyya Dakta Adamu Dangwani ya ƙaryata zargin da ake...

Kwankwaso ya umurci a ba ’ya’yan ’yan majalisar Kano da suka rasu tikitin takarar maye gurbinsu

Jagoran darikar Kwankwasiyya Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya umarci a bai wa 'ya'yan 'yan majalisar dokokin jihar Kano guda biyu da suka rasu damar...

Most Popular

spot_img