Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Tags
NNPP
NNPP
Labarai
NNPP ta bukaci Fadar Shugaban Nijeriya ta wanke Kwankwaso daga zargin tallafa wa ta’addanci
Jam’iyyar NNPP reshen Kano ta bukaci Fadar Shugaban Nijeriya da Ofishin Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro (NSA) su fito su wanke jagoranta...
Muhammad Jamil
-
February 13, 2026
Babban Labarinmu
NNPP da APC sun yi watsi da zargin Amurka kan Kwankwaso na tauye ‘yancin addini
Jam'iyyun NNPP da APC sun yi watsi da zargin da wasu 'yan majalisar Amurka suka yi kan tsohon gwamnan Kano Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso,...
Salisu Ado
-
February 12, 2026
Siyasa
Sanata Rufa’i Hanga ya nemi a dawo da motocin da ya raba don aikin NNPP
Sanatan Kano ta tsakiya Rufa'i Sani Hanga ya nemi shugabannin kananan hukumomin yankinsa su dawo da motocin da ya ba su bayan ficewar su...
Salisu Ado
-
February 2, 2026
Siyasa
Ba zan cefanar da akidar siyasata kan wata bukatar kashin kai ba – Dr Rab’iu Musa Kwankwaso
Madugun darikar Kwankwasiyya, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai taba yin sulhu da akidunsa domin wata riba ta kansa ba, yana mai...
Muhammad Jamil
-
January 24, 2026
Siyasa
NNPP ta ce za ta ci zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba ya koma APC
Wani jigo a jam'iyyar NNPP Ladipo Johnson, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam'iyyar za ta lashe zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba...
Salisu Ado
-
January 20, 2026
Babban Labarinmu
Jam’iyyun adawa sun yi tir da gwamnatin Nijeriya kan zargin kwangilar Dala miliyan 9 domin toshiyar bakin Amurka
Jam’iyyun ADC, PDP, NNPP da Labour Party sun soki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rahoton amincewa da kwangilar dala miliyan 9 domin yin toshiyar...
Muhammad Jamil
-
January 15, 2026
Babban Labarinmu
Kwankwaso ba shi kadai ya ƙirƙiri Kwankwasiyya ba – Dr Adamu Dangwani
Jigo a jam’iyyar APC a Jihar Kano kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa tafiyar Kwankwasiyya Dakta Adamu Dangwani ya ƙaryata zargin da ake...
Umar Ibrahim
-
January 3, 2026
Siyasa
Kwankwaso ya umurci a ba ’ya’yan ’yan majalisar Kano da suka rasu tikitin takarar maye gurbinsu
Jagoran darikar Kwankwasiyya Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya umarci a bai wa 'ya'yan 'yan majalisar dokokin jihar Kano guda biyu da suka rasu damar...
Salisu Ado
-
December 27, 2025
Load more
Most Popular
Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC
Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?
Shugaba Tinubu ya amince da naɗa Tunji Disu, a matsayin babban Sufeton ‘Yan Sanda na riƙo
Kotu ta amince da a gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da Bello Turji
Gwamnatin Tinubu ta musanta biyan kudin fansa don ceto daliban Papiri jihar Neja