DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsNyesome Wike

Nyesome Wike

Shugaba Tinubu ya shiga tsakani a rikicin Wike da Fubara

Alamu na nuna cewa Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga tsakani a rikicin siyasa da ke gudana tsakanin Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara,...

Wike ya yi ma Tinubu alkawarin rike masa PDP don kar su ba shi matsala a zaben 2027 – Seyi Makinde

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce saɓanin da ke tsakaninsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya samo asali ne daga furucin Wike na...

Jam’iyyar PDP tsagin Turaki ta nemi kotu ta umurci ‘yan sanda su bude sakatariyar jam’iyyar

Jam’iyyar PDP bangaren Kabiru Turaki (SAN) ta shigar da ƙara a Kotun Tarayya da ke Abuja, tana neman umarni da zai tilasta wa ’yan...

Ba ni da wata nadamar goyon bayan Tinubu tun 2022 – Nyesome Wike

Ministan Abuja a Nijeriya, Nyesom Wike, ya ce bai taɓa yin nadamar bayyana goyon bayansa ga Shugaba Bola Tinubu tun kafin zaɓen 2023 ba,...

PDP tsagin Wike ta kori Bala Muhd da Dauda Lawan, gwamnonin Bauchi da Zamfara

Jam’iyyar PDP ta kara shiga wani sabon rikici a ranar Talata bayan bangaren kwamitin zartaswa da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya...

PDP bangaren Wike sun kira taron gaggawa na shugabanni da ƴan kwamitin amintattu na jam’iyyar

Bangaren jam’iyyar PDP da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya sanar da cewa za a gudanar da taron gaggawa na kwamitin amintattu...

‘Yan sandan Nijeriya sun musanta rahoton yunkurin hallaka sojan da suka yi cacar baki da Wike a Abuja

Rundunar ’yan sandan Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa an yi yunkurin hallaka jami’in sojan ruwa, Laftanar Ahmed Yerima, a Abuja inda ta...

PDP ƙarƙashin jagorancin Damagum na tattauna yiwuwar korar Wike daga jam’iyyar

Kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na duba yiwuwar korar ministan Abuja Nyesom Wike daga jam’iyyar, bisa bayanai da Daily Trust ta tattaro daga manyan...

Most Popular

spot_img