DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsNyesome Wike

Nyesome Wike

PDP tsagin Wike ta kori Bala Muhd da Dauda Lawan, gwamnonin Bauchi da Zamfara

Jam’iyyar PDP ta kara shiga wani sabon rikici a ranar Talata bayan bangaren kwamitin zartaswa da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya...

PDP bangaren Wike sun kira taron gaggawa na shugabanni da ƴan kwamitin amintattu na jam’iyyar

Bangaren jam’iyyar PDP da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya sanar da cewa za a gudanar da taron gaggawa na kwamitin amintattu...

‘Yan sandan Nijeriya sun musanta rahoton yunkurin hallaka sojan da suka yi cacar baki da Wike a Abuja

Rundunar ’yan sandan Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa an yi yunkurin hallaka jami’in sojan ruwa, Laftanar Ahmed Yerima, a Abuja inda ta...

PDP ƙarƙashin jagorancin Damagum na tattauna yiwuwar korar Wike daga jam’iyyar

Kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na duba yiwuwar korar ministan Abuja Nyesom Wike daga jam’iyyar, bisa bayanai da Daily Trust ta tattaro daga manyan...

An samu cacar baki tsakanin Wike da wani jami’in soja kan mallakar wani fili a Abuja

An samu musayar yawu a ranar Talata tsakanin ministan Abuja Nyesom Wike, da wani jami’in soja a yankin Gaduwa, Abuja, bayan takaddama kan iko...

Wike ya ba masu kadarorin da suka karya doka wa’adin kwanaki 14 su biya tarar Naira miliyan 5 a Abuja

Ministan Abuja Nyesom Wike, ya bai wa masu kadarori a Asokoro, Maitama, Garki da Wuse wa’adin ƙarshe na kwanaki 14 daga ranar 11 ga...

Magoya bayan bangaren Wike sun mamaye hedkwatar PDP a Abuja

Wasu magoya bayan bangaren sabon mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP, Mohammed Abdulrahman, sun mamaye hedkwatar jam’iyyar da ke Wadata Plaza, Abuja, a ranar Litinin suna...

Wike ya caccaki gwamnonin PDP saboda ware shi daga muhimman shawarwarin jam’iyya

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya soki gwamnonin jam’iyyar PDP bisa ware shi daga muhimman al’amuran jam’iyyar, yana gargadin cewa irin wannan dabi’a...

Most Popular

spot_img